Friday, May 4, 2012

A hoton sama: Bashir Musa Liman ne yake zabga kirarin Hausawa a garin Issele-uku da ke Karamar Hukumar Aniocha ta Arewa.
Hoto na kasa: Bashir Musa Liman sanye da doguwar riga ciki kabilar Ibo, a lokacin da aka gabatar da ranar al'adun gargajiya ta masu yi kasa hidima (NYSC) a Jihar Delta.

No comments:

Post a Comment